Tuesday, April 21
Shadow

Wike ya kwacewa Jami’ar Abuja Filaye

Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya kwacewa jami’ar Abuja Filaye da suka kai Hecta 7000 inda ya barsu da hecta 4000

Rahoton yace ba’a bi doka ba wajan kwace filayen.

Wike ya zargi jami’ar da mallakar filayen ba bisa doka ba.

Wike yace filayen da aka kwace daga hannun jami’ar za’a yi amfani dasu ne wajan gina abubuwan ci gaba a Abujan.

Karanta Wannan  Akwai wadanda lokacin Buhari na kan Mulki sun ta yi masa dadin baki suna ce masa shi mutumin kirki ne amma yana sauka suka fara sukarsa>>Inji Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *