Tuesday, May 19
Shadow

Wike ya kwacewa Jami’ar Abuja Filaye

Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya kwacewa jami’ar Abuja Filaye da suka kai Hecta 7000 inda ya barsu da hecta 4000

Rahoton yace ba’a bi doka ba wajan kwace filayen.

Wike ya zargi jami’ar da mallakar filayen ba bisa doka ba.

Wike yace filayen da aka kwace daga hannun jami’ar za’a yi amfani dasu ne wajan gina abubuwan ci gaba a Abujan.

Karanta Wannan  Dangote ya nace akan shi fa ba zai mayar da ma'aikata 'yan Najeriya 800 daya kora aiki daga matatar mansa ba saboda bai yadda dasu ba, zasu iya yi masa zagon kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *