Friday, December 5
Shadow

Hotunan Al-Hikma Kafin Alaka Da ‘Yan Fim Da Kuma Bayan Alakarsa Da Su

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wadannan Hotunan Al-Hikma ne Kafin Alaka Da ‘Yan Fim Da Kuma Bayan Alakarsa Da Su

Al-Hikima dai ya fara caccakar ‘yan Fim ne inda yake cewa kada ‘yan siyasa su yadda dasu wajan tallatasu.

Yace ”Yañ Fim Sùn Gama Tatikè Yahayà Beĺlo Da Sunan Tallata Shi Ya Zama Shugaban Kasa, Sai Gashi Sun Gudu Sun Baŕ Shì Da Hukumar EFCC”

Tuni dai wasu ‘yan Fim suka fara mayar masa da martani.

Karanta Wannan  Matashi me suna Abdullahi dan jihar Katsina da ya yi ridda ya koma Kirista ya fito ya godewa Allah inda yace da yana hanyar bata Amma yanzu Allah ya nuna masa hanyar gaskiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *