Saturday, March 14
Shadow

El-Rufai Kwarya-Kwaryar Mahaukacine kuma hakan zaiwa jam’iyyar ADC amfani>>Inji A’isha Yesufu

Yar gwawarmaya, A’isha Yesufu ta bayyana tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a matsayin mutum me halaye masu wuyar sha’ani.

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tace El-Rufai na da Fushi ga kuma riko da ramuwar gayya, sannan yana kokari wajan ganin ya kammala duk abinda yasa a gaba.

Ta bayyana hakane a shafinta na X inda tace amma wannan duka zasu yi amfani wajan gina kasa.

Saidai da yawa sun soketa da cewa, a baya tana daga cikin masu sukar El-Rufai.

Karanta Wannan  Hedikwatar Tsaro Ta Kasa Ta Yi Wa Babban Soja MS Adamu Gayyatar Gaggawa Domin Ya Zo Ya Yi Bayanin Dalilinsa Na Azabtar Da Soja Abbas Har Na Tsawon Shekaru Shida

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *