Thursday, February 5
Shadow

‘Yan PDP din Gombe sun koma ADC inda suka nuna goyon baya ga Atiku

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

‘Yan PDP na jihar Gombe sun koma jam’iyyar ADC.

Hakanan sun bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar zasu zaba a zaben 2027 inda har suka kai masa ziyara.

Atiku ya bayyana jin dadinsa da hakan inda yace zai yaki magudin zabe a shekarar 2027.

Karanta Wannan  Dalilin da yasa Tinubu yaki baka Minista shine ka taba zagin Annabi Isa(AS), sannan An zarge ka da hannu a kkàshe 'yan Shi'a, sannan kuma ka yi barazanar kkàshè Turawa>>Reno Omokri ya mayarwa da El-Rufai Martani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *