Friday, December 5
Shadow

‘Yan PDP din Gombe sun koma ADC inda suka nuna goyon baya ga Atiku

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

‘Yan PDP na jihar Gombe sun koma jam’iyyar ADC.

Hakanan sun bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar zasu zaba a zaben 2027 inda har suka kai masa ziyara.

Atiku ya bayyana jin dadinsa da hakan inda yace zai yaki magudin zabe a shekarar 2027.

Karanta Wannan  Ina Nan A Raye Amma Ba A Kulle Nake Ba, Batun Kamu Kuma A Koda Yaushe Za A Iya Kama Ni, Kuma A Shirye Nake Koda Zan Ŕàsà Raiña, Tunda Dama Sùn Jimà Suña Ñemañ Rabà Nì Da Rayùwațà, Kuma Ina Godiya Da Addù'o'inku Masoyana, Inji Odinari Ahmed Isa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *