Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Gwamnati ta kayyade shekaru 16 a matsayin mafi karanci na shiga Jami’a

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnatin tarayya tace shekaru 16 ne mafi karanci na shiga jami’a.

Hakan ya fito ne daga bakin Ministan Ilimi, Tunji Alausa. Ya bayyana hakanne a Abuja wajan taron karawa juna sani na hukumar JAMB.

A shekarar 2024 dai, Tsohon Ministan Ilimin, Tahir Muhammad ya saka shekaru 18 a matsayin shekaru mafi karanci na shiga jami’ar.

Saidai bayan nada Tunji Alausa, ya canja zuwa shekaru 16.

Karanta Wannan  Wannan Bidiyon daya nuna cikin Cell din 'yansandan Najeriya da yanda ake tsare da masu laifi ya dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *