Friday, December 5
Shadow

Ji yanda aka kama wasu daga cikin wanda suka afkawa fadar sarkin Kano

Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane hudu da ake zargi da kai hari gidan Sarkin Kano na 16 la, Malam Muhammadu Sanusi ll a Kofar Kudu a ranar Lahadi.

Freedom Radio ta rawaito cewa, Mai magana da yawun rundunar ƴansandan Kano, SP Abdullahi ya tabbatarwa jaridar PUNCH hakan ta cikin wani sakon WhatsApp da ya aike musu a yau Talata.

A cewar Kiyawa sun kama mutane hudu kuma suna ci gaba da gudanar da bincike a kansu.

Karanta Wannan  Kotu Ta Tasa Keyar Wasu Mutane Biyar Zuwa Gidan Yari A Kano Saboda Awakinsu Sun Ci Shukar Gwamnati

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *