Wednesday, April 8
Shadow

Da Duminsa: Rahotanni na cewa an matsawa Atiku ya hakura ya barwa ‘yan Kudu su yi takara a 2027, Atikun yayi martani

Rahotanni na cewa an matsawa Atiku Abubakar ya hakura ya hakura da takara a shekarar 2027 ya barwa dan kudu.

Rahoton yace Atiku ya janyewa dan takara daga kudancin kasarna bayan wani zama da aka yi dashi.

Saidai a martaninsa, Atiku yace wannan rahoton karyane, bashi da tushe ballantana makama.

Atiku yace wannan kawai shiri ne na su Tinubu dan ya raba kawunan ‘yan Adawa.

Atiku ya kara da cewa, babu abinda zai raba kansu, sun mayar da hankali wajan ganin sun cimma burinsu na kayar da shugaban kasar zabe.

Karanta Wannan  Wallahi Da Yawan Mahajjatanmu Ba Su San Yadda Ake Dawafi Ba Duk Suna Kashe Makudan Kudade Su Zo Hajji, Wallahi Mun Sauka A Filin Jirgi A Jidda Wani Bafulatani Ya Ga Hoton Wata Balarabiya Kyakkyawa Sai Yake Tambaya Wannan Ita Ce 'Nana Aisha'?, Inda Sheik Gadon Kaya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *