Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Duk da Sadiya Haruna ta yi ikirarin cewa ba Gfresh bane ya sake aurenta ba, Wannan Bidiyon ya nuna alamar cewa Gfresh ne ya aureta

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

A wani Bidiyo da aka ga Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta na waya da sabon angonta da aka daura musu aure yayin da ake mata kwalliya, wasu na cewa kamar muryar Garba.

An ji tana magana dashi tana cewa, an daura? Yana ce mata Eh an daura.

Saidai a yayin wasu suka ce Gfresh ne amma wasu aun ce bashi bane duk da muryar ta yi kama da tashi.

Gfresh dai ya bayyana cewa, shine ya sake auren Sadiya Haruna amma ita ta fito tace bashi bane.

Koma dai menene, lokaci be bar komai ba.

Karanta Wannan  Ana ci gaba da kiraye-kirayen cewa Jihohin Arewa da suka bada hutun Ramadan a makarantu basu kyauta ba, inda Kungiyar Kiristocin CAN tace ko Saudi Arabia da UAE basu bayar da hutu a makarantu ba saboda Ramadan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *