Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Gawar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta iso Najeriya

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gawar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta iso Najeriya.

Rahotanni sun ce yanzu haka za’a tafi da gawar zuwa Daura dan mata sutura.

Tun a jiya ne dai Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya bayyana cewa a yaune za’a wa gawar tsohon shugaban kasar Sutura.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ne suka je kasar Ingila suka taho da gawar.

Karanta Wannan  Lauya da ya halarci zaman Kotun inda aka yi shari'ar Maiwushirya da 'YarGuda yace kotun ba tursasa musu aure ta yi ba, sune suka ce suna son yin aure shine kotu tace to tunda hakane ta yafe musu laifin da suka yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *