Friday, December 5
Shadow

Ji Sakon da Diyar Buhari ta fitar kwana daya da Jana’izarsa daya dauki hankula sosai

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Diyar Tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari, Noor ta wallafa wani sako a shafinta na sada zumunta kan rasuwar mahaifinta da ya dauki hankula.

Hakan na zuwane kwana daya da rufe mahaifinta a kabarinsa.

Noor ta wallafa cewa “Tace tana cikin jimamin rashin ganin irin rayuwar data shirya musu ita da mahaifinta. Tace zata ci gaba da tunawa dashi a ko da yaushe. Tace tana Addu’ar Allah ya baiwa magaifinta Aljannah.

Noor na daga cikin ‘ya’yan Buhari mata da ya bari.

Karanta Wannan  An kara kama wani kasurgumin me Gàrkùwà da mutane a Filin jirgin Sokoto yana shirin zuwa Hajji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *