Friday, December 5
Shadow

A yau ne ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai je Kano da yin gaisuwar Aminu Dantata

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga jihar Kano na cewa, a yau, Juma’a ne shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai je jihar Kano da yiwa oalan Aminu Dantata da sauran Al’ummar jihar gaisuwa.

A ranar 28 ga watan Yuni ne dai Aminu Dantata ya rigamu gidan gaskiya inda aka binneshi a Madina kusa da kabarin matarsa

A lokacin da Dantata ya rasu, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu baya Najeriya amma ya aika wakilai da suka halarci ta’aziyyar Dantata.

Karanta Wannan  Ko Gezau: Barzanar Trump bata tsorata mu ba>>Inji Fadar Shugaban kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *