Tuesday, April 7
Shadow

Malamin Jami’a ya rigamu gidan gasiya bayan da ya shiga dakin Otal da dalibarsa ‘yar aji 2

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga jihar Kogi na cewa malamin jami’ar jihar, Dr Olabode Abimbola Ibikunle ya rasu bayan da ya shiga dakin otal da dalibarsa.

Tuni dai aka kai gawarsa Mutuware sannan ita kuma dalibar aka kamata ana bincike kan lamarin.

An jima ana samun irin wannan matsala da malamai ke neman dalibansu mata dan su taimaka musu su ci jarabawa.

Karanta Wannan  DA DUMIDUMINSA: Gwamna Bala Na jihar Bauchi Ya Bada Umurnin A Mayarwa Da Almajiran Marigayi Sheikh Idris Dutsen Tanshi Filin Idi Na Games Village Da Aka Kwace A Baya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *