Friday, July 17
Shadow

Malamin Jami’a ya rigamu gidan gasiya bayan da ya shiga dakin Otal da dalibarsa ‘yar aji 2

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga jihar Kogi na cewa malamin jami’ar jihar, Dr Olabode Abimbola Ibikunle ya rasu bayan da ya shiga dakin otal da dalibarsa.

Tuni dai aka kai gawarsa Mutuware sannan ita kuma dalibar aka kamata ana bincike kan lamarin.

An jima ana samun irin wannan matsala da malamai ke neman dalibansu mata dan su taimaka musu su ci jarabawa.

Karanta Wannan  Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un: Ji abinda wani mutum yawa diyar dan uwansa da aka bashi riko da ya sa ake ta Allah wadai dashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *