Friday, April 10
Shadow

Shugaba Tinubu ba zai ci zaben shekarar 2027 ba, idan yazo na 3 ya godewa Allah>>Inji El-Rufai

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba zai ci zaben shekarar 2027 ba.

El-Rufai ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a tasher Arise TV inda yace idan Tinubu ya zo na 3 to ya godewa Allah.

El-Rufai yace yayi iya lissafinsa bai ga ta yanda za’a yi Tinubu ya ci zaben shekarar 2027 ba.

Karanta Wannan  Komai Nawa ya koma na mata, duk me kokwanto ya zo in nuna masa>>Inji Dan Daudu Bobrisky bayan da shugaban Amurka, Donald Trump ya haramta Luwadi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *