Wednesday, April 8
Shadow

Muna binciken Gwamnoni masu ci 18>>Inji EFCC

Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC ta bayyana cewa, suna binciken gwamnoni masu ci dake kan kujerunsu a halin yanzu haka guda 18.

Shugaban EFCC din, Ola Olukoyede ne ya bayyana hakan a ganawarsa da manema labarai a Legas ranar Juma’a data gabata.

Yace a yanzu suna kan binciken gwamnonin ne amma idan suka sauka daga mukaman su na gwamnoni za’a shiga mataki na gaba a binciken.

Karanta Wannan  Hotuna: Ɗan gidan shugaban shugaban kasa, Seyi Tinubu, ya gudanar da shan ruwa tare da yan siyasa da sauran al'umma a jihar Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *