Friday, December 5
Shadow

Dan majalisar tarayya daga jihar Zamfara Kabiru Mai Palace ya gyara makabartu 80 a matsayin aikin da yawa mazabarsa

Dan majalisar tarayya daga Zamfara Kabiru Mai Palace ya gayara makabartu 80 a jihar.

Da yake magana da manema labarai ranar Talata wajan kaddamar da aikin, yace kowane mutum idan ya rasu makabarta za’a kai a binneshi.

Makabartun da aka gyara na tsakanin kananan Hukumomin Tsafe da Gusau ne

Ya kuma bayyana cewa gyaran ya zama dole lura da halin lalacewa da makabartun suke.

Ya sha Alwashin daukar masu gadin makabartar da kuma biyansu Haraji.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Bana yayi kira ga Hisbah da Abba El-Mustapha su kama Rarara su hukuntashi saboda Bidiyon daya nuna Rarara din yana taba Khugun wata Amarya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *