
A Karshe Dai Mutumin Da Ya Yi Tattaki Daga Jigawa Zuwa Kano Domin Ganin Gwamna Abba Kabir Ya Isa Kofar Fadar Gwamnatin Kano, Inda Ya Ce Ko Zai Yi Shekara Guda Ba Zai Tafi Ba Har Sai Ya Ga Abba
A lokacin da yake hanyar tahowa dai, gwamnatin Kano ta bakin kakakin Gwamna Abba ya umarci mutumin da ya koma gida amma duk da haka ya bijire ya taho.
Me za ku ce?