Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Waiku Wane irin mutanene shikenan mutum ba zai yi laifi ba ya tuba? Mu munsan Habu Damusa, Kuma tun kamin hawa mulkin El-Rufai ya tuba, Sheke mutane da yake da kwace a baya ne>>Inji Omar

Wani matashi me suna Omar ya bayyana cewa, Habu Dan Damisa, Watau dan dabar da yayi kaurin suna a Kaduna wanda ake zargin jami’an tsaro da kashewa ya tuba.

Yace su sun san Malam Habu, yace tun kamin hawan mulkin El-Rufai ya daina kisa da kwace.

Yace shekaru 3 da suka gabata babu wanda zai ce maka ya ga Habu yayi kisa ko kuma ya yi kwace.

Yace shikenan kuma sai ace mutum ba zai yi laifi ya tubaba?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon matasan Kaduna suna murnar Nepa ta dawo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *