Saturday, June 27
Shadow

Kuna da Wuta kuwa? Hukumar wutar lantarki ta Najeriya ta fitar da sanarwa game da lalacewar da wutar Najeriya gaba daya ta yi da kuma lokacin da za’a gyara

Hukumar wutar Lantarki ta Najeriya reshen jihar Legas, ta fitar da sanarwar cewa, wutar Lantarki ta samu matsala kuma ba’a san me ya haifar da hakan ba.

Hukumar tace tana aiki tukuru dan dawo da wutar inda ta baiwa abokan huldarta hakuri.

A baya dai, Hutudole ya kawo muku rahoton yanda wutar Lantarkin Najeriya gaba daya ta samu matsala wanda hakan ya jefa kasar cikin duhu.

Karanta Wannan  ABIN A YABA: Gwamna Abba Kabir Ya Gana Da Iyayen Wasu Yara Almajirai Biyu Da Ya Ci Karo Da Suna Kwance A Bakin Titi Cikin Dare, Inda A Take Cikin Daren Ya Sa Aka Kwashe Su Aka Kai Su Fadar Gwamnati Aka Ba Su Masauki Da Abinci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *