Wednesday, April 15
Shadow

Kuna da Wuta kuwa? Hukumar wutar lantarki ta Najeriya ta fitar da sanarwa game da lalacewar da wutar Najeriya gaba daya ta yi da kuma lokacin da za’a gyara

Hukumar wutar Lantarki ta Najeriya reshen jihar Legas, ta fitar da sanarwar cewa, wutar Lantarki ta samu matsala kuma ba’a san me ya haifar da hakan ba.

Hukumar tace tana aiki tukuru dan dawo da wutar inda ta baiwa abokan huldarta hakuri.

A baya dai, Hutudole ya kawo muku rahoton yanda wutar Lantarkin Najeriya gaba daya ta samu matsala wanda hakan ya jefa kasar cikin duhu.

Karanta Wannan  Allah Sarki: Kalli Bidiyonsa inda ya fashe da kuka bayan da ya dauki kudin da ya dade yana tarawa ya buga càcà cewa Manchester City zata ci Manchester United

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *