Thursday, February 5
Shadow

Da Duminsa: Gwamnatin ta saka yaren Mandarin na kasa China cikin wanda za’a rika koyarwa a Makarantun Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta amince da saka yaren Mandarin cikin yarukan da za’a rika kiyarwa a cikin makarantun gaba da sakandare a Najeriya.

Wannan na daga cikin tsarin karfafa alaka me kyau ta kasuwanci da canjij Al’adu tsakanin Najeriya da kasar ta China.

Karanta Wannan  Kwanannan za'a kawo karshen rikicin siyasar Kano>>Inji Gwamnatin Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *