Friday, December 5
Shadow

Tabbas Goodluck Jonathan zai tsaya takarar shugaban kasa a 2027 a jam’iyyar PDP>>Farfesa Jerry Ghana

Farfesa Jerry Ghana ya bayar da tabbacin cewa, tsohon shugaba kasa, Farfesa Jerry Ghana zai sake tsayawa takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a zaben shekarar 2027 me zuwa.

Hakan ya bayyana ne bayan da rade-radin fitowar tsohon shugaba kasar takara ke kara yaduwa.

Farfesa Jerry Ghana yace tun bayan faduwar tsohon shugaban kasan zabe a shekarar 2015, an samu shugaban kasar da yayi shekara 8 yana mulki kuma gashi an sake samun wani yayi shekaru 2 amma har yanzu ‘yan Najeriya ta kiran Goodluck Jonathan ya dawo.

Yace PDP jam’iyya ce ta Adalci da ke baiwa ‘yan Najeriya abinda suka zaba.

Karanta Wannan  Kaima Ka Aikata laifin da ya kamata a tsigeka>>Martanin Reuben Abati ga Tinubu bayan da ya dakatar da Gwamnan Rivers

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *