Thursday, December 25
Shadow

Shugaba Tinibu zai tabbatar zaben 2027 ya zama sahihi>>Inji Kakakin majalisar Dattijai, Tajudeen Abbas

Kakakin majalisar Dattijai, Tajudeen Abbas ya bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai tabbatar da zaben Shekarar 2027 ya zama Sahihi.

Ya bayyana hakane a yayin ganawa da wasu turawa ranar Alhamis.

Yace majalisar tarayya na kan gyaran dokar zabe dan tabbatar da sahihancin zaben me zuwa.

Yace sun hada kai da majalisar Dattijai dan ganin ba’a samu banbancik ra’ayi ba game da gyaran dokar zaben.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Duk da Bidiyon da ya watsu kowa yaga abinda ya faru, Wike ya ce karya ake masa bai Zhagi Sojan Ruwa AM Yerima ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *