Friday, December 5
Shadow

Ni gadon Musulunci na yi wajan iyayena, amma matata Fasto ce kuma ban taba ce mata ta zama Musulma ba>>Inji Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a wajan jana’izar mahaifiyar shugaban jam’iyyar APC, Nana Lynda Yilwatda ya bayyana muhimmancin soyayya sama da kiyayya.

Shugaban yace shi gadon Musulunci yayi a wajan iyayensa kuma bai taba neman canja addininsa ba.

Yace matarsa Kirista ce, Fasto amma bai taba gaya mata ta zama musulma ba.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Ji yanda wani barawo ya lallaba cikin gidan gwamnatin Kano ya sace daya daga cikin motocin tawagar Gwamna Abba Kabir Yusuf

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *