Friday, December 5
Shadow

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi gwamnatin Tinubu ta dauki mataki kan matsalar tsaro ko ya aiko sojojin kasarsa zuwa Najeriya

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi Gwamnatin Najeriya da cewa, ta dauki mataki na magance matsalar tsaro musamman wadda ta shafi khisan Khiyashi da ake zargin yiwa Kiristoci.

Yace ya baiwa Ma’aikatar yaki ta kasarsa umarnin daukar mataki akan Najeriya muddin lamarin bai canja salo ba.

Ya bayyana hakane a shafinsa na yanar gizo.

Karanta Wannan  YA SUBHANALLAH: Al'ummar Wasu Kauyuka Sama Da Ashirin Kenan A Yayin Da Suke Gudu Suna Barin Matsugùnansu Bayan Barazanar Kai Hàrì Da Riķaķken Dàn Bìndiga Kuma Babban Yaron Beĺlò Ťùŕjì, Wato Kallamu YaÝi Musu, Inda Suka Shigo Garin Gatawa Neman Mafaka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *