Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Dan Allah a samu malaman (Gaskiya) su fito su yi bayani, Samarin mu sun dauki fatawar Sheikh Karmawi, idan suka zo neman auren mu sai su ce wai sai sun leka>>Inji Murja Kunya

Tauraruwar Tiktok Murja ta bayyana cewa suna neman Agaji daga malamai su fito su fayyace maganar Sheikh Alkarmawi wanda yace ya halasta idan mutum ya je neman aure a bude masa ya leka.

Murja tace samarinsu sun damesu duk wanda yaje sai yace malam yace a rika lekawa.

Tace dan Allah a samu wani malami ya fito yayi bayanin gaskiyar lamarin.

Karanta Wannan  Murnar cin kofin Championships League din PSG yasa mutane 2 sun mùtù dan sanda daya na can rai kwakwai mutu kwakwai a birnin Paris na kasar Faransa, an yi kòne-kòne da sace-sace

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *