Friday, December 5
Shadow

Jam’iyyar APC ta fara yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yakin neman zaben shekarar 2027

Jam’iyyar APC ta fara yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kin neman zaben shekarar 2027

Matar shugaban jam’iyyar APC, Dr Martina Yilwatda ce ta fara wannan yakin neman zaben a Abuja.

Ta halarci wani taro na mata ‘yan jam’iyyar APC ne da aka shirya inda tace lokaci yayi da zasu fara yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yakin neman zabe inda ta yi kira ga matan da su rika jawo hankulan ‘yan uwansu mata wajan sakw zaben shugaba Tinubu.

Tace Tinubu yawa Najeriya da mata abubuwan ci gaba sosai dan haka ya cancanci a sake zabensa a karo na 2.

Karanta Wannan  Ko Tinubu danshi zai nada shugaban INEC, sannan ya ba matarshi mukamin Shugabar Alkalan Najeriya, sai ya fadi zabe a 2027>>Solomon Dalung

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *