
Tauraron da kwallon kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya bayyana cewa, wasan cin kofin kwallon kafa na Duniya na shekarar 2026 shine na karshe da zai buga.
Ronaldo ya bayyana hakane a waa hira da aka yi dashi daga kasar Saudiyya a wajan wani taro na yawon bude ido da zuba hannun Jari.
Hakanan Ronaldo ya sanar da cewa, nan da shekaru 2 zai daina buga kwallonnkafa.