Thursday, February 5
Shadow

Wai wa ke baiwa Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariyane a Najeriya an kasa hukuntashi kan abubuwan da ya aikata da basu kamata ba? Baturen kasar Ingila, Deacon Nick Donnelly ya tambaya

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wani baturen kasar Ingila me suna Deacon Nick Donnelly ya tambaya cewa wa ke baiwa malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariya a Najeriya aka kasa hukuntashi?

Baturen na martani ne kan wani rubutu da aka yi da yace kasar Saudiyya ta hana Sheikh Dr. Ahmad Gumi shiga cikinta.

Karanta Wannan  Ashe Haŕ Kwalloñ Amarya Da Ango Aka Buga, Amma Hakan Bai Hana Ta Yi Masa Kisan Gilĺà Ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *