Friday, December 5
Shadow

Mu Kiristoci mun san cewa, Abinda Trump ya fada karyane ba mu kadai ake Shyekyewa ba amma maimakon mu gyara masa kuskuren da yayi sai muka amince da abinda ya fada>>Inji Wannan Kiristan

Wata Kirista ta fito ta soki ‘yan uwanta Koristoci inda tace sun san maganar da shugaban kasar Amirkar Donald Trump yayi ba gaskiya bace amma sun biye masa.

Tace kamata yayi su fito su gyarawa Trump Kuskuren da yayi na cewa Kiristane kadai ake Khashewa amma sai suka rika murna da abinda ya fada.

Tace Amurka idan ba kowa da kowa zata taimaka a Najeriya ta har taimakonta ba’a so.

Karanta Wannan  PSG ta lallasa Real Madrid da ci 4-0, Kalli Bidiyon maimaicin kwallayen da PSG ta ci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *