Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Najeriya banzar kasa ce, kuma Ana Mhuzghunawa Kiristoci, idan Gwamnati bata dauki mataki ba tabbas zan kai Khari>>Trump ya sake nanatawa

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana nan kan bakansa na dakatar da tallafin da ya ke baiwa Najeriya idan ba’a daina yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi ba.

tTrump ya bayyana hakane a wata ganawa da aka yi dashi a gidan wani Radio.

Trump yace Ana kashe dubban Kiristoci a Najeriya kuma idan Gwamnati bata dauki matakan da suka dace ba zai kai hari dan gamawa da masu tsatstsauran ra’ayin addinin Islama.

Trump dai ya ci gaba da nanata maganar inda yace abin yana bata masa rai sosai.

Karanta Wannan  Ko kunsan cewa kotu tace a ci gaba da tsare yaran da gwamnati ke zargi da cin amanar kasa sai ranar 1 ga watan Janairun 2025 sannan za'a ci gaba da shari'ar su?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *