Saturday, June 27
Shadow

Kuma Dai: A yau Lahadi an Dàwùkè mata 20 a jihar Sokoto

Shahararren dan Tiktok Nura Yarima yayi Ikirarin cewa an sace mata 20 a jihar Sokoto a yau Lahadi 23 ga watan Nuwamba.

Ya bayyana haka ne a shafinsa na Tiktok.

Yace ‘yan Bindiga ne suka sace matan a Barnawa dake Wurno a jihar ta Sokoto.

Karanta Wannan  HOTO: Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya gana da shugaban ƙasa Bola Tinubu a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Litinin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *