Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Akwai aya a Qur’ani da idan ka karanta ta zaka bace, Lokacin ina yaro nasha Karanta ta idan na yi lattin zuwa makaranta kuma ba’a ganina>>Inji Wannan malamin Addinin Islaman daga yankin Yarbawa

Wani malamin Addinin Islama daga yankin Yarbawa ya bayyana cewa, akwai wata aya a Qur’ani da idan aka karantata ake bacewa.

Malam yace lokacin yana makaranta da yake shi gwanin zuwa latti ne ya sha karantata ya wuce ba tare da an ganshi ba.

Saidai bai fadi ayar ba.

https://twitter.com/AsakyGRN/status/1993682138118410335?t=cQ0dmHRjm5wokbGTVK2Fyg&s=19
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Na tuba nawa Mijina Alkawarin ba zan sake yin abin zubar da mutunci ba a kafafen sada zumunta>>Sadiya Haruna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *