Friday, June 26
Shadow

Makarantar Horas da sojoji ta Najeriya, NDA zata bude damar neman aikin soja daga gobe

Makarantar Horas da sojoji ta Najeriya, NDA ta sanar da fara daukar sabbin matasa masu sha’awar aikin soja.

Sanarwar tace a gobe, Juma’a idan Allah ya kaimu za’a bayar da dama dan fara neman shiga makarantar.

Hukumar ta sanar da hakane ta shafinta na sada zumunta.

Karanta Wannan  Tinubu Mutum Ne Mai Tausayin Bai Ji Daɗin Halin Da Aka Shiga Kan Tsadar Man Fetur Ba - Cewar Fadar Shugaban Kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *