Tuesday, May 19
Shadow

Makarantar Horas da sojoji ta Najeriya, NDA zata bude damar neman aikin soja daga gobe

Makarantar Horas da sojoji ta Najeriya, NDA ta sanar da fara daukar sabbin matasa masu sha’awar aikin soja.

Sanarwar tace a gobe, Juma’a idan Allah ya kaimu za’a bayar da dama dan fara neman shiga makarantar.

Hukumar ta sanar da hakane ta shafinta na sada zumunta.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Ku daina Dankwafe mata ace girki kawai suka sani, ku rika basu dama suna sana'a dan samun taro sisi>> Farfesa Sheik Isa Ali Pantami

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *