Thursday, February 5
Shadow

Da Duminsa: Shugaban Amurka, Donald Trump yace zai hana duk kasashe Matalauta irin su Najeriya, Ghana, Nijar da sauransu zuwa Amirka ci rani

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana aniyarsa ta hana ‘yan kasashe Matalauta zuwa kasar Amurka cirani.

Yace wannan hanin zai yi shine na dindindin.

Ya bayyana hakane Ranar Alhamis a wani sako da ya fitar na shirin bukukuwan karshen shekara.

Shugaba Donald Trump na daga cikin tsarinsa na hana baki shiga kasar Amurka.

Karanta Wannan  Shekaru 2 sun yi kadan ace za'a duba a ga na yi kokari ko ban yi ba, Kamata yayi sai nan da shekaru 10 zuwa 12 kamin ace za'a min hukunci kan mulkin Najeriya>>Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *