Friday, June 26
Shadow

Idan na Tsynè maka Albarka ba zaka kwana ba>>Mujahid Asari Dokubo ya gargadi Rev. Ezekiel Dachomo

Tsohon Tsageran Naija Delta, Mujahid Asari Dokubo ya gargadi Rev. Ezekiel Dachomo da ya kuka ds kanshi kan karairayin da yake cewa anawa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya.

Ya gargadi faston da cewa ya daina tsinuwar da yakewa mutane dan shi idan ya mai tasa ba zai kwana ba.

Ya zargi Faston da jawo hankalin kasar Amirka zuwa Najeriya da karyar wai anawa Kiristoci Khisan Kyiyashi.

Yace Tinubu ba zai taba bari a yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi ba a Najeriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda daya daga cikin sojojin Najeriya da kasar Burkina Faso ta kama ya tabbatar da cewa jirgin su tangarda ya samu shiyasa suka sauka a kasar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *