Monday, April 27
Shadow

Gwamnatin Tarayya ta bayar da hutu ranar 25,26 ga Disamba a matsayin hutun Kirsimeti da kuma 1 ga watan Janairu a matsayin hutun sabuwar Shekara

Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta bayar da hutun ranekun 25, 26 ga watan Disamba a matsayin Hutun Kirsimeti da kuma 1 ga watan Janairu a matsayin hutun sabuwar shekara.

Hakan na zuwane yayin da Kiristoci ke shirye-shiryen bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa Bidiyo ya bayyana, Ashe matar mutuminnan dan kasar Equatorial Guinea da yayi lalata da mata 400 shima gana cin Amanarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *