Friday, July 17
Shadow

Naga Mata na ta fitowa suna neman mazajen Aure,Nima gani inda me so>>Inji Wannan matashiyar

Wannan wata matashiyace data ce ta ga ana ta maganar mata dake fitowa suna neman mazan aure shine tace itama ba za’a barta a baya ba.

Tace shekarunta 24 kuma tana da diya amma diyar na wajan kakarta.

Tace kuma dole ne wanda ke son aurenta ya zamana yana da kudi.

Karanta Wannan  A Wasu Lokutan Yawan Roko Ne Ke Hana Wasun Mu Shiga Cikin Jama'a Idan Mun Dawo Gida Yin Hutu Daga Turai, Cewar Dan Kwallon Nijeriya, Sadiq Umar Wanda Ke Wasa A Kungiyar Valancia Dake Kasar Sifaniya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *