Thursday, December 25
Shadow

Tawagar ‘yan Kwallon Najeriya ta Super Eagles ne kadai basu je da masu goyon bayansu gasar cin kofin Africa ta AFCON ba a hukumance

Rahotanni sun bayyana cewa, Tawagar ‘yan kwallon Najeriya ne kadai basu je gasar cin kofin AFCON dake wakana yanzu haka ba a kasar Morocco da tawagar masu goyon bayansu ba a hukumance.

Rahotanni sun ce hukumomin kwallon kafar Najeriya sun ki zuwa da tawagar masu goyon bayan da aka saba zuwa dasu ne saboda wai babu kudi.

Karanta Wannan  Hotuna: Kalli yanda matashi dan fafutuka Khalid ya koma bayan da Hukumar DSS ta sakoshi, an tsareshi tsawon makonni 11 saboda yin zanga-zangar tsadar rayuwa a Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *