
Mawallafin Jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore ya bayyana cewa, Gwamnatin tarayya karya take Amurka bata sanar da ita ba kamin ka harin Sokoto.
A safiyar yau ne dai aka tashi da rahoton cewa, Kasar Amurka ta kai hari Kan wanda ta zarga da yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi.
Sowore dai yace wannan abin kunyane ace kasa Kamar Najeriya ta koma ‘yar kallo wajan magance matsalar tsaronta sai an zo an taimaka mata.
Sowore yace Idan aka samu shugabanci na gari, Najeriya zata samu tsaro.