
Wannan wani sojan Najeriya ne da mutane da yawa suka tausayawa rayuwarsa.
Yace kullun yana zuwa ya cire Naira dubu 7 daga asusunsa na banki.
Yace me gadi ya tambayeshi me zai hana ya cire kudin sa gaba daya ya huta?
Sai yace masa lambar wayar mahaifiyarsa ce akan Asusun bankin, kuma duk sanda ya cire kudi daga asusun bankin tana jin alert.
Ta hakane take gane cewa har yanzu yana raye bai mùtù ba.