Saturday, April 18
Shadow

Da Duminsa:Hukumar zabe me zaman kanta INEC ta sanar da ranar da za’a yi zaben shugaban kasa na shekarar 2027

Hukumar zabe me zaman kanta INEC ta sanar da ranar 20 ga watan Fabrairu na shekarar 2027 a matsayin ranar da za’a gudanar da zaben shugaban kasa na shekarar 2027.

Shugaban Hukumar zaben, Professor Joash Amupitan ne ya bayyana haka ga manema labarai a Abuja ranar Juma’a.

Yace zaben shugaban kasa dana ‘yan majalisun tarayya za’a yishi ne ranar 20 ga watan Fabrairu inda kuma zaben Gwamnoni dana ‘yan majalisar jihohi za’a yishi ne ranar 6 ga watan Maris.

Ya bayyana cewa, sun shirya tsaf dan gudanar da zaben.

Karanta Wannan  Rashin kunyarta da rashin bin dokar majalisa ce tasa muka dakatar da ita ba zargin da takewa Sanata Godswill Akpabio ba>>Majalisar Dattijai ta mayarwa da majalisar Dinkin Duniya martani kan dakatar da Sanata Natasha Akpoti

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *