Monday, January 5
Shadow

Da Duminsa: Kwankwaso ya bayyana matakin da zasu dauka akan Abba idan ya koma APC

Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana matakin da zasu dauka akan Abba idan ya koma jam’iyyar APC.

Ya bayyana cewa wadanda suka baiwa Abba shawarar komawa jam’iyyar APC, ya kamata su kuma bashi shawarar ajiye mukamin gwamna tunda a jam’iyyar NNPP ya sameshi.

Kwankwaso yace ji yake kamar a mafarki yake game da maganar komawar Abba jam’iyyar APC.

Ya kuma karyata rade-radin da ake cewa wai hada baki suka yi da Abba.

Karanta Wannan  Abu na kara Zafafa: Kalli sabon Bidiyon da Hadiza Gabon ta saki dan baiwa Magoya bayan Adam A. Zango dake sukarta Haushi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *