Friday, June 26
Shadow

Da Duminsa: Kwankwaso ya bayyana matakin da zasu dauka akan Abba idan ya koma APC

Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana matakin da zasu dauka akan Abba idan ya koma jam’iyyar APC.

Ya bayyana cewa wadanda suka baiwa Abba shawarar komawa jam’iyyar APC, ya kamata su kuma bashi shawarar ajiye mukamin gwamna tunda a jam’iyyar NNPP ya sameshi.

Kwankwaso yace ji yake kamar a mafarki yake game da maganar komawar Abba jam’iyyar APC.

Ya kuma karyata rade-radin da ake cewa wai hada baki suka yi da Abba.

Karanta Wannan  Bidiyo: Abin Dariyane Waisu 'yan Izala da Salaf suna tunanin da an je Lahira za'a ce su shige Aljannah su kuma 'yan Shi'a da 'yan darika su shiga wuta>>Inji Fatima 'yar Shi'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *