Wednesday, January 7
Shadow

Duk wanda yake tunanin Tinubu zai zarce to ba a Najeriya yake zaune ba>>El-Rufai

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, duk me tunanin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai zace to ba a Najeriya yake zaune ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo yanda mutane ke guduwa daga karamar hukumar Ryom ta jihar Filato dan fargabar kai hàri

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *