Friday, July 17
Shadow

Duk wanda yake tunanin Tinubu zai zarce to ba a Najeriya yake zaune ba>>El-Rufai

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, duk me tunanin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai zace to ba a Najeriya yake zaune ba.

Karanta Wannan  Kudin da ake warewa bangaren lafiya sun yi kadan matuka, ba zasu iya magance matsalar rashin lafiyar da ake fama da ita ba a Najeriya>>Inji Me kudin Duniya, Bill Gates

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *