Monday, January 12
Shadow

Kasar Algeria ta shigar da kara akan Rafalin da ya hura wasanta da Najeriya

Kasar Algeria ta shigar da Rafalin da ya hura wasan ta da Najeriya dan kasar Senegal me suna, Issa Sy kara.

Hakanan a yanzu tana son kara shigar da Rafalin kara a karo na biyu.

Hukumar kwallon kafa ta Algeria, FAF ce ta sanar da hakan inda suke zargin Rafalin da rashin Adalci.

Sun yi zargin cewa sun samu Penalty ya hana hakanan kuma bayan wasan ya gaisa da ‘yan wasan Najeriya amma bai gaisa da ‘yan wasan Algerian ba.

Hakanan kuma sun zargi cewa bayan an kammala wasan an co zarafinsu.

Wasan dai ya tashi Najeriya na cinsu 2-0.

Karanta Wannan  Ya Zama Wajibi Ga Ƴan Nijeriya Mu Tashi Tsaye Wajen Ganin An Kawar Da Gwamnatin APC 2027 A Kowane Matakai, Saboda Mawuyacin Halin Da Ta Jefa Mu, Ta Hanyar Haɗaka Da Muke Shirin Kafawa Nan Gaba Kaɗan, Cewar Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, Dakta Mustapha Inuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *