Thursday, July 16
Shadow

Ba ruwan mu da Addinin ku, Cin ku zamu yi>>DJ AB ya gayawa kasar Morocco

Tauraron mawakin Gambara DJ AB ya bayyanawa kasar Morocco cewa, ba ruwansu da addininsu, cin su zamu yi dan muma musulmai ne.

DJ AB ya bayyana hakane a shafinsa na X.

An jima da darene dai za’a buga wasan kusa dana karshe na gasar AFCON tsakanin Najeriya da kasar Morocco.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Idan da hakkina a Miliyan 152 da aka rabawa kowace cikin 'yan kwallo mata 'yan Najeriya ban yafe ba>>Inji Malam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *