Tuesday, May 19
Shadow

Ba ruwan mu da Addinin ku, Cin ku zamu yi>>DJ AB ya gayawa kasar Morocco

Tauraron mawakin Gambara DJ AB ya bayyanawa kasar Morocco cewa, ba ruwansu da addininsu, cin su zamu yi dan muma musulmai ne.

DJ AB ya bayyana hakane a shafinsa na X.

An jima da darene dai za’a buga wasan kusa dana karshe na gasar AFCON tsakanin Najeriya da kasar Morocco.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Wani barawo da aka kama: Ya shiga gidan da ake gini ya saci Sabbin Bokitan fenti 60 da darajarsu ta kai Naira Miliyan 1.5, ya tsiyaye fentin ya sayar da kowane bokiti Naira Dubu daya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *