Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Idan da hakkina a Miliyan 152 da aka rabawa kowace cikin ‘yan kwallo mata ‘yan Najeriya ban yafe ba>>Inji Malam

Wannan malamin ya bayyana cewa, idan da hakkinsa a cikin Naira Miliyan 152 ds aka baiwa kowanne daga cikin ‘yan mata ‘yan kwallon kafa na Najeriya, watau Super Falcons da suka ciwo kofin Afrika bai yafe ba.

Malam ya bayyana hakane yayin hudubar Juma’a.

Ya bayyana takaicin yanda ba’a magance matsalar tsaro ba amma gashi ana rabawa ‘yan kwallo kudade.

Kudaden da aka rabawa ‘yan matan sun jawo cece-kuce sosai.

https://www.tiktok.com/@jan_zaki03/video/7533637041154723080?_t=ZS-8yWboFNJitN&_r=1
Karanta Wannan  Saboda jin dadin Cire tallafin man fetur da Gwamnatin Tinubu ta yi da kakaba Haraji kala-kala akan 'yan kasa, bankin Duniya ya baiwa Najeriya bashin Dala Biliyan $1.5

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *