Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Gwamnan jihar Kebbi tare da soja me guntulen Hannu da ya jawo cece-kuce sosai

A ranar Tunawa da ‘yan mazan jiya, Gwamnan jihar Kebbi, Nasiru Idris ya hadu da wani soja da ya rasa hannunsa a wajan aiki.

An gabatar da sojan a wajan gwamnan, inda gwamnan yace a yiwa sojan hannun Roba, inda yace a masa me kyau, har yana tambaya duka nawa yake?

Saidai wannan lamari ya jawo cece-kuce inda masu sharhi suka zargi gwamnan da rashin nuna tausai ga sojan musamman ganin cewa ya rasa hannun nasa ne wajan yiwa kasa Hidima.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Manchester United ta kori Ruben Amorim a matsayin kocinta

Masu Sharhin na ganin cewa ba maganar kudi kawai bace, ya kamata gwamnan ya nuna alhini da halin da sojan ke ciki.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *